Latest
Ana fargabar cewa Fulani makiyaya sun kai hari a garin Gbagir, jihar Benue da safiyar Juma’a, sun kashe Kiristoci 10, sun jikkata 25, yayin da gwamnati ta yi martani
Cif Olusegun Obasanjo da Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar sun bukaci 'yan Najeriya su rika ayyukan alheri domin samun lada daga Allah yayin shirin gyaran masallaci.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa ba zai goyo bsyan Atiku Abubakar ba a 2027 kamar yadda ya yi a zaɓen 2023, ya ce sai 2031 ɗan Arewa zai karbi mulki.
Wata kungiyar ta'addanc da ake kira Mahmuda ta bulla a Arewa ta Tsakiya. 'Yan ta'addan sun fara kai hare hare da sanya haraji a yankunan Kwara da Neja.
Baɓban kuda a NNPP, Buba Galadima ya bayyana yadda tsohon shƴgaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari, ya yi silar ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki.
Yayin da ake jita-jitar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma APC, jam'iyyar a Kano ta bukaci tsohon gwamnan ya nemi gafarar Bola Tinubu da Kashim Shettima.
Fadar shugaban kasa ta ce ba wanda ya hana mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima shiga fadar Aso Villa. Ta ce labarin ba shi da asali bare tushe.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya, Buba Galadima, ya bayyana cewa dole ne 'yan Najeriya su tashi tsaye domin ganin an yi zabe na gaskiya a 2027.
Rahotanni sun nuna cewa mayakan kungiyar ta'addanci watau ISWAP sun jefa al'ummar garuruwa 2 cikin mawuyacin hali da suka rusa gada a jihar Yobe.
Masu zafi
Samu kari