Latest
A cikin kwanaki biyu da suka gabata, majiyoyi sun ce mabiyan Ado Aleiru na bibiyar wani dan ta'adda, Kachalla Muhammadu a dazukan Matazu da Musawa.
Gwamnatin Sakkwato karkashin jagorancin Gwamma Ahmed Aliyu ta ce ba za ta dauki rahotanni sirri da ke nuna shirin da kasurgumin dan bindiga, Bello Turji ke yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Matar Janar Rabe Abubakar da ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane ta ki tafiyaa lokacin da 'yan bindiga suka ce ta tafi.'Yar Janar Rabe ta fadi me ya faru a daji.
Kungiyar Shi’a ta Najeriya karkashin Sheikh Zakzaky ta sanar da gudanar da tattakin Ashura a wurare sama da 600 a Najeriya domin tunawa da shahadar Imam Husain.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yadda aka tsaurara sharuddan beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya musanta cewa shugaban ya yi alkawarin kin neman wa’adi na biyu idan wutar lantarki ba ta inganta ba.
Kungiyar JNI karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi ta bukaci Musulmi su dage da addu’ar neman taimakon Allah kan matsalar tsaro a Najeriya.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Masu zafi
Samu kari