Latest
Yarjejeniyar sirri da ake zargin an kulla tsakanin Tinubu da gwamnoni na PDP na ƙara rura rikicin shugabanci a jam'iyyar, yayin da Tinubu ke neman tazarce a 2027.
Fadar shugaban kasa ta ce hadakar da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i, Hakeem Baba Ahmed ke son hadawa ba za ta yi nasara ba bayan sauya shekar Ifeanyi Okowa.
Tsohon dan majalisar wakilai, Tajudeen Yusuf, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da yin takara a zaben 2027. Ya bukaci ya hakura tikitin PDP ya tafi yankin Kudu.
Sanata AbdulRahman Kawu Sumaila ya bayyana dalilin ficewarsa daga jam’iyyar NNPP da cewa ya samo asali ne daga bukatar kare al’ummarsa da cika alkawuran da ya ɗauka.
An samu sauki bayan fitaccen jagoran 'yan bindiga, Harisu Babba Yauni, ya mutu tare da wasu daga cikin yaransa guda 10 a rikicin cikin gida da ya auku a Katsina.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da takara a 2027 domin ba matasa da sababbin jini damar shugabanci.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta nuna farin cikinta kan matakin da gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya dauka na shigowa cikinta daga PDP.
Jam'iyya mai mulki ta APC tana samun tagomashin sababbin yan siyasa da suka yi fice a jam'iyyusu na PDP, NNPP da LP, kuma ana sa ran wasu za su sauya sheka nan gaba.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Masu zafi
Samu kari