Latest
Bankin duniya ya fitar da rahoto kan yadda talauci zai yi wa 'yan Najeriya katutu zuwa 2027. Bankin duniya ya ce 'yan Najeriya da dama za su kara talaucewa.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara zai aure jarumar Kannywood, Aisha Humaira a Maiduguri na jihar Borno bayan sun dade suna aiki tare a fagen rara waka da amshi.
Malaman makaranta da ma'aikatan lafiya sun yi zanga zanga a Abuja suna bukatar a kara masu albashin N70,000. Masu zanga zangar sun kewaye ofishin Nyesom Wike.
Bayan gwamnan Delta ya shiga APC, shugaban jam'iyyar na ƙasa, Abdullahi Ganduje, ya ce wasu gwamnoni daga PDP za su sauya sheƙa zuwa cikinta kafin zaɓen 2027.
Hukumar FGSHLB ta fara tattara jerin sunayen ma'aikatan da suka yi ritaya da suka kasa biyan cikakken lamunin gidajen da suka samu daga gwamnatin tarayya.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano, ta nuna rashin damuwarta kan sauya shekar da Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila, ya yi zuwa APC mai adawa a jihar.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Tsohon kakakin majalisar Kano, Kabiru Alhassan Rurum, wanda yanzu ke wakiltar Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar wakilai, ya sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa APC.
‘Yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe sabon ango a Nasarawa, tare da sace amaryarsa. A Edo kuma, 'sun kashe magidanci tare da sace matarsa da ‘yar uwarta.
Masu zafi
Samu kari