Latest
Hukumar EFCC da CAC za su saka kafar wando daya da masu sana'ar POS da ba su da rajista a Najeriya. An bayyana cewa hakan barazana ne ga tsaron kasa.
Yaron Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Shamsudeen Bala Mohammed, ya rubuta budaddiyar wasika zuwa ga mahaifinsa. Ya ba shi shawarwari kan mulki.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bayyana kaduwarsa bayan rasuwar fitaccen lauya kuma tsohon Sanata Anthony Ademuyiwa Adeniyi, yana da shekara 75.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci kungiyar ECOWAS da ta sasanta da kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso wadanda suka fice.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zaben da aka gudanar a jihohin Kano, Ekiti, Nasarawa, Ondo, Ekiti da Enugu. Jam'iyyar PDP ta lashe kujerar jihar Rivers.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Masu zafi
Samu kari