Latest
Fitaccen jarumin fina-finai na masana'antar Nollywood, Joseph Momodu ya tabbatar da kammala daukar horo tare da zama cikakken soja a kasar Amurka.
Yan bindiga sun kona makarantar firamare da ke Dekara a Borgu bayan sun karɓi harajin Naira miliyan 10 da suka tilasta al’ummomin yankin su biya.
Gwamnatin kasar Denmark ta bayyana cewa zA ta duba yiwuwar kafa wata doka da za ta haramta kiran sallah da lasifika a masallatan kasar gaba daya.
Dakarun sojoji karkashin Operation ENDURING PEACE sun ceto mutane takwas da aka yi garkuwa da su daga dajin Pandam a jihar Filato bayan wani samamen dare.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa har yanzu doka ba ta ayyana kungiyar Sai Malam a matsayin kungiyar ta'addanci ba, ta kaddamar da bincike.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da shirin daukar sabbin sojoji 28,000 domin kara yawan jami’anta da kuma karfafa yaki da matsalolin tsaro a fadin kasa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Ministan Ilimi a Najeriya, Tunji Alausa, ya aika wa sabon shugaban jami’ar FUTO tambaya kan nadin mataimaka 24 da ake zargin an yi ba bisa ka’ida ba.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Masu zafi
Samu kari