Latest
Olusegun Obasanjo, Rabiu Kwankwaso, Aminu Tambuwal, Aminu Gwarzo, Murtala Garo sun je nada Garkuwan Kano da Sarkin Fulanin Ja'idinawan Kano a fadar Sanusi II
Hukumar INEC na shirin cire NDC daga rajistar jam’iyyun siyasa bayan kotu ta soke hukuncin da ya umarci hukumar ta yi wa jam'iyyar rajista gabanin 2026.
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Abin da aka yi a Hormuz ya fusata Donald Trump kwanaki da yin sulhu, an kai wa wasu jirage hari kuma a tabbatar da wanda ya yi ta’adin ba amma Amurka ta ce Iran ne.
Yan uwa da abokan arziki sun shirya taron yi wa shugaba Muhammadu Buhari addu'a a Abuja yayin da ya cika shekara daya da rasuwa a ranar 13 ga Yulin 2026.
Dokar 'yan sandan jihohi da aka kafa a Najeriya ta kawo sauye-sauye guda 10. Dokar ta kawo sauyi a kan harkokin 'yan sanda da kundin tsarin mulkin Najeriya.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Jam'iyyar NDC ta tabbatar wa yan takararta cewa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke ba zai hana shiga babban zaben 2027 ba, za ta daukaka kara.
Masu zafi
Samu kari