Latest
Sani Rijiyar Lemo ya yi Allah-wadai da yadda aka kashe wata malama mai suna Ummulkhairi. Bayan wannan tsokaci ne sai malamin hadisin ya cigaba da gabatar da tafsiri.
Rahotanni daga jihar Gombe sun nuna cewa an kori kamfanin sufuri na Gombawa motors daga tashar gwamnatin Gombe bayan goyon bayan Farfesa Isa Pantami.
Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an kama malamin kirista da hannu a sace dalibai da malamai a yankin Orire a jihar.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da kokarin hana shi takarar shugaban kasa a 2027, amma ya ce babu abin da zai dakatar da burinsa.
Yayin da ake cikin jimami, gwamnan Benue, Hyacinth Alia, ya yi Allah-wadai da kisan shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku da wani dan uwansa.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta saki Nura Idris bayan bincike ya tabbatar ba shi da alaka da Boko Haram, tare da ba shi tallafin Naira miliyan uku.
Rundunar yan sandan jihar Delta ta tabbatar da gano gwar wata budurwa a ɗakin saurayinta kwanaki kadan bayan ta kai masa ziyara, an kama wanda ake zargi.
Yaki ya dawo sabo yayin da Iran da Amurka suka kai wa juna hare-hare. Amurka ta kai hari Tehran yayin da Iran ta kai harin ramuwar gayya kasar Bahrain.
Masu zafi
Samu kari