Latest
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya gana da ‘yan takarar majalisar wakilai APC na Adamawa tare da mika musu takardun tabbatar da nasara bayan zaben fitar da gwani.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya masu aiki samar da tsaro su samu nasara kan 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'ya ta'adda tare da kwato makamai.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Kwamishinan noma na jihar Adamawa, Farfesa David Jatau, ya yi bankwana da duniya. Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi ta'aziyya kan rasuwar.
Wani jigon APC, Taoreed Mustapha, ya ce wasu da ake zargin 'yan daba na siyasa sun harbe shi a Osogbo bayan ya sauya sheka daga jam'iyyar Accord zuwa APC.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
An kama mutane bakwai da ake zargin kwamandojin Boko Haram da ISWAP ne bayan dawowa daga Hajji a Katsina, bisa bayanan tsarin tantance tsaro da aka inganta.
Masu zafi
Samu kari