Latest
WHO ta gano bullar cutar Nipah a Indiya; cuta ce mai saurin kisa, lalata kwakwalwa, kuma ba ta da magani. Ga abin da ya kamata ku sani game da hadarin ta a 2026.
Kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa ya tabbatar da cewa jihohi 11 sun amince da dokar soke karbar haraji a hannu, tare da rage kananun harajin da ake karba.
Sojojin Najeriya sun tabbatar da shirin juyin mulki, inda aka cafke jami’ai guda 16, ciki har da Birgediya-janar Musa Abubakar Sadiq da aka ce ya san shirin makircin
Wata babbar kotun jihar Oyo da ke birnin Ibadan ta soke babban taron PDP da aka gudanar. Kotun ta hana shugabannin da aka zaba ayyana kansu a matsayin shugabanni.
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da nasarorin da aka samu wajen yakar 'yan ta'adda da jiragen sama marasa matuka a Arewa maso Gabas, tana aiki tare da hukumomi.
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun sake kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun yi amfani da jirage marasa matuka wajen kai harin.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu miyagun yan Boko Haram bayan an shafe kwanaki ana fakonsu da suka kai harin da ya shafe rayukan bayin Allah.
Masu zafi
Samu kari