Latest
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Sani Buhari, wanda aka fi sani da Sarki Waspapping ya musanta zargin da ake cewa NSA je ya tura aka kama shi kan maganar da ya yi game da yakin Iran da Isra'ila.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya koka kan yawan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana matakin da Amurka za ta dauka kan lamarin na kashe-kashe.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya gana da tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta nuna yatsa ga gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta zarge ta da yunkurin shirya mata bita da kulli.
An gurfanar da mutane hudu da ake zargi da kisan Fatima Abubakar da 'ya'yanta shida a unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano, bangaren gwamnati sun shirya.
Masu zafi
Samu kari