Latest
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yin magana kan yakin da kasarsa ke yi da Iran. Donald Trump ya bayyana cewa Amurka ta yi nasara kan Iran.
Wata kungiyar ‘yan kasuwa, 'Iyaloja General Movement', ta gudanar da addu'a a Lagos don goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 da raba tallafin abinci.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara ya y i zargin cewa ana yunkurin batar da wasu daga cikin takardun shari'arsa masu muhimmanci.
Gwamnatin Koriya ta Arewa karkashin Kim Jong Un ta harba makamai masu linzami 10 bayan jin motsin Amurka da Koriya ta Kudu a kusa da shi a Koriya ta Kudu.
Shugaban rundunar sojojin kasar Iran ya sha alwashi kan nutsar da jirgin ruwan Iran da Amurka ta yi a cikin teku. Ya bayyana cewa dole ne za su dauki fansar hakan.
An harba makamai masu linzami kusa da ofishin Jakadancin Amurka a Bagadaza yayin da ake cigaba da yaki. Harin ya shafi wajen saukar jiragen Amurka a Iraq.
A labarin nan, za a ji cewa matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na sassauta takunkumin da ta kakaba wa Rasha ya jawo suka daga sauran kasashen Turai.
Kungiyar Hezbollah da ke ayyukanta a kasar Lebanon ta kai hare-hare kan Isra'ila. Hezbollah ta kai hare-hare a wurare da dama da suka hada da Arewacon Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa Laolu Akande, hadimin tsohon Shugaban kasa ya bayar da shawara ga ADC game da tsayar da takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
Masu zafi
Samu kari