Latest
Rahotanni sun ce Atiku Abubakar ya kusa zaɓar Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin mataimakiyarsa kafin jam'iyyar ADC ta amince da Rotimi Amaechi a ƙarshe.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Gombe ta fara sauraron karar da aka shigar da ke kalubalantar zaman Farfesa Isa Ali Pantami a jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar NDC a Bayelsa ta rasa wasu manyan jiga-jiganta, ciki har da ɗan takarar majalisar dokoki da mataimakin shugaban ƙaramar hukuma, zuwa APC.
Hukumar INEC ta ɗaga ranar bai wa jam'iyyun siyasa lambar shiga manhajar gabatar da sunayen 'yan takara daga Juma'a zuwa Litinin, 29 ga Yunin shekarar 2026.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Kungiyar masu noman tumatir da sarrafa shi ta Najeriya (TOPAN) ta bai wa ‘yan Najeriya tabbacin cewa za a samu faduwar farashin tumatir daga ƙarshen watan Yuli.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Bayan murabus din Keir Starmer, Birtaniya ta shiga sabon babin siyasa bayan samun Firayim Minista shida cikin shekaru goma sakamakon Brexit da rikice-rikice.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka wani limami tare da wasu mutane a harin.
Masu zafi
Samu kari