Latest
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump da ta Iran sun ki yarda da kokarin wasu kasashe na komawa teburin tattaunawa da tsagaita wuta.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake shan alwashi kan bude mashigar ruwa ta Hormuz. Trump ya mika kokon bararsa ga manyan kasashen duniya.
Jami'an yan sanda sun fara gudanar da bincike bayan wata fashewa da ta auku a bangon wata makarantar Yahudawa a birnin Amsterdam na ƙasar Netherlands.
Shahararren jarumin fina-finan Hausa, Umar Ascon wanda aka fi sani da Alhaji Lado Mai Barkono a cikin shirin Garwashi ya rasu a Kano bayan jinya mai tsawo.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana cewa yakin da ke gudana a Gabas ta Tsakiya ya kai wani muhimmin mataki, ta kuma yaba da sababbin hare-haren Amurka.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi kokarin shiga tsakani don kawo karshen yakin Amurka, Isra'ila da Iran. Donald Trump ya ki amincewa da bukatarsa.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya roƙi ‘yan ƙasa kada su karaya kan ikon rundunar soji wajen fatattakar ‘yan ta’adda, yayin da gwamnati ke ƙara ƙarfafa tsaro
A labarin nan, za a ji cea duk da matsalar tattalin arziki da yakin Amurka Isra'ila da Iran ke haifarwa, akwai kasashe masu cin moriyar wuce wa ta Hormuz.
Masu zafi
Samu kari