Latest
Sanata Seriake Dickson da ke jagorantar NDC a Najeriya ya bayyana cewa za a iya kifar da Bola Tinubu a zaben 2027 idan aka yi zabe na adalci da gaskiya.
Amurka da Iran sun amince da dakatar da hare-hare bayan rikici kan Mashigar Hormuz, yayin da ake shirin ci gaba da tattaunawar kawo karshen yakin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Borno ta karyata rahoton da ke cewa a dauki nauyin tubabbun 'yan ta'adda 40 domin shiga aikin sojan Najeriya.
A labarin nan za a ji jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kwantar da hankulan 'yan jam'iyyar NDC game da kalubalen shari'a gabanin 2027.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Maslaha ta zama matsala a Katsina da mummunar rigimar cikin gida ta auka wa ADC kafin a je ko ina. Za a ji halin da ADC ta samu kan ta a sakamakon rigingimu.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai dauki wata kasuwar doya a jihar Benue yayin da 'yan bindiga suka nufi kai hari. An kashe 'yan bindiga biyu da kwato makamai.
Masu zafi
Samu kari