Latest
Jam'iyyar AA reshen jihar Zamfara ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan harin da aka kai wa dan takararta na shugaban kasa a wurin jana'aiza a Osun.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ya yi bakin kokarinsa kan matsalar.
Gwamnatin Katsina ta ce ba ta da hurumin tabbatar kama wadanda ake zargin shugabannin ‘yan bindiga ne bayan dawowa daga Hajji, yayin da ake ci gaba da cece-kuce.
Jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bukaci duka yan takarar jam'iyyar ciki har da Peter Obi da Kwankwaso d su ci gaba da zama a jam'iyyar.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Majalisar Wakilai da ta Dattawa sun amince da kudirin da ke neman kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Kudirin zai sauya yadda tsarin aikin 'yan sanda yake.
Jakadan Najeriya a kasar Amurka, Ambasada Kayode Are ya bayyana fatan cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Donald Trump za su gana kafin karewar wa'adinsa.
Kazamin fada ya barke tsakanin wasu kwamandojin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP a yankin Tumbuktu Triangle. Fadan ya jawo an kashe mayaka masu yawa.
Karamin ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye ya ce Najeriya na bukatar hadin kan kasashe kan yaki da rashin tsaro a fadin kasar nan.
Masu zafi
Samu kari