Latest
Dan majalisar tarayya na ADC, Hon. Leke Abejide ya bayyana cewa ba zai shiga haɗakar da ƴan adawa ke ƙoƙarin yi a jam'iyyarsa ba, ya ce ba za su kai labari ba.
Hukumar INEC ta ce ta samu karin kungiyoyi 12 da suke bukatar a musu rajistar jam'iyya a Najeriya. A yanzu haka kungiyoyi 122 ne ke neman rajista da INEC.
A labarin nan, za a ji cewa ƴan siyasa, musamman na jam'iyyar SDP a Kaduna sun shiga alhini bayan rasuwar daya daga cikin jagororinsu a wani mummunan hadarin mota.
Gwamnatin Najeriya ta amince da gudanar da taro na musamman kan farashin man fetur. Za a yi taron a ranakun 23 da 24 ga watan Yuli karkashin NMDPRA.
Shugaban cocin INRI Evangelical, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa za a zaɓi Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar hadakata a 2027.
Atiku Abubakar ya ce gazawar Bola Tinubu ce ta jawo Donald Trump ya ki gayyatar Najeriya taron kasashen Afrika. Atiku ya ce darajar Najeriya ta zube karkashin Tinubu
Wasu 'yan jam'iyyar APC a Kano sun bukaci shugaban jam'iyyar APC na jihar, Abdullahi Abbas ya sauka bayan murabsu din Ganduje. APC ta zargi NNPP da hannu a rikicin.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa idan ya samu damar zama shugaban ƙasa a 2027, zai yi sheksra huɗu ne kaɗai don mutunta tsarin karɓa karɓa.
Tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika ya karya ikirarin Nyesom Wike da Bayo Onanuga na cewa ya bar APC ya shiga hadakar 'yan adawa a ADC.
Masu zafi
Samu kari