Latest
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Gumel a jihar Jigawa, Hon. Lawan Ya’u a yau Asabar, 5 ga Yulin 2025, yana da shekara 61 a duniya.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Janar Azubuike Ihejirika ya bukaci a fara tilasta horon sojoji ga matasan NYSC don cusa kishin kasa da kawo karshen ta'addanci.
A labarai nan, za a ji cewa jagororin ADC da aka fara yunkurin amfani da ita wajen tabbatar da an kori APC daga mulkin Najeriya na da yaran da ke jam'iyya mai mulki.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna a inuwar PDP, Hon. Isah Ashiru Kudan ya ce a shirye yake ya shiga kowace irin haɗaka don kawo karshen mulkin APC a 2027.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mana da cewa ‘yan sandan Osun ta kama wani malamin addini da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar shekara takwas a Ede.
Yayin da ake shirin zaben 2027, ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu zai nemi takarar gwamna domin bunkasa siyasarsa a jihar Oyo game da zabe mai zuwa.
Kowane ɗan Najeriya yana da damar yin rijista da duk jam'iyyar siyasar da ta kwanta masa a rai, ta yi daidai da manufofinsa, misali kamar APC, PDP ko ADC.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kashe dagacin Ukohol da wasu biyu yayin da suke gona a Guma a jihar Benue a Arewa ta Tsakiya.
Jam'iyyar NNPP karƙashin jagorancin Dr. Major Agbor ta bayyana cewa Rabiu Kwa kwaso ba zai sake samun damae takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 a inuwarta ba.
Masu zafi
Samu kari