Latest
Ana ci gaba da gwabza rikici a yankin Gabas ta Tsakiya. Rikicin ya jawo tashin farashin man fetur a Najeriya. Hazalika magidanta sun fara kokawa kan rikicin.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
'Yan sandan birnin New York sun kama mutum biyu bayan jefa abubuwa fashewa a kusa da gidan magajin garin New York, Zohran Mamdani yayin zanga zanga
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da masu barnatar da dukiyar kasa, ICPC ta fara bin diddigin wasu kadarori a kasar waje da aka ce na da alaka da El-Rufa'i.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya tabbatar da tattaunawa da shugaban kasar Iran, Massoud Pezeshkian inda ya ce yana so a daina kai hari Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Isra'ila ta sanar da mutuwar biyu daga cikin sojojinta a wani hari da aka kai musu a kasar Lebanon. Isra'ila ta shiga Lebanon ne bayan fara yaki da Iran.
Hezbollah ta kakkabo jirgin Isra'ila a Lebanon. Yara 180 sun mutu a harin makarantar Iran yayin da asarar rayuka ke ƙaruwa sosai da yakin ya shiga rana ta 10.
Rundunar sojin Amurka ta sanar da rsuwar daya daga cikin dakarunta bayan hare-haren Iran sun jikkata shi a kasar Saudiyya. Nan gaba kadab za a fitar da sunan sojan.
Farashin mai ya haura dala 117 sakamakon yaƙin Iran. Trump ya ce wannan "ƙaramin farashi ne", yayin da kasuwannin duniya ke kara fuskantar faɗuwar daraja.
Masu zafi
Samu kari