Latest
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa yana shirin angwancewa a ranar 29 ga watan Maris 2026.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya ayyana cikakken goyon bayansa ga jagoran Iran, Mojtaba Khamenei da gwamnatin kasar yayin da yaki ke iara tsananta.
Sojojin ruwan Isra'ila sun kashe manyan kwamandojin IRGC guda 5 a wani otal a Beirut. Jami'an Iran sun fara tserewa daga Lebanon sakamakon barazanar Isra'ila.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
A labarin nan, za a ji cewa mahukunta a kasar Isra'ila sun fara firgita a kan wani hari da Iran ta kai, inda ta ce an y i amfani da haramtaccen makami.
Ana ci gaba da gwabza rikici a yankin Gabas ta Tsakiya. Rikicin ya jawo tashin farashin man fetur a Najeriya. Hazalika magidanta sun fara kokawa kan rikicin.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
Masu zafi
Samu kari