Latest
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya mika bukatarsa ga hukumar INEC. Peter Obi ya bukaci a bayyana takardun karatun 'yan takara.
Dalibai 35 sun bace bayan harin da ‘yan bindiga suka kai makarantar sakandare a Lassa jihar Borno, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da aikin ceto.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Wani saƙo da ya yaɗu a kafafen sada zumunta ya yi ikirarin cewa an kama sarakunan Alabe da Babanla da matansu a Kwara bisa zargin garkuwa da mutane.
Daliban FUT Minna sun gudanar da zanga-zanga tare da toshe kofar jami’a saboda zargin yawaitar hare-haren fashi da rashin tsaro a wajen makaranta.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya mika sunayen kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar. Ya bukaci a tantance su don amincewa da su.
Gwwmnonin jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya sun yi taro a Abuja, inda suka duba sakamakon zabukan fitar da gwani da aka kammala a jihohinsu gaba daya.
Fadar Shugaban Ƙasa ta ce ba ta ɗauki dan takarar NDC, Peter Obi a matsayin barazana ga gwamnatin Bola Tinubu ko zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Masu zafi
Samu kari