Latest
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wasu yan achaba ne suka tsinci gawarwakin yayin da ruwa yake tafiya dasu a tashar mora ta Casso, inda a tare da bata lokaci ba suka garzaya dasu zuwa Asibiti, inda a can aka tabbatar da mutuwarsu.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Sanatan ya cigaba da cewa kwatankwacin haka ne ya sanya Obasanjo a shekarar 2004 ya kaddamar da dokar ta baci a jihar Filato, tare da tsige gwamnan jihar na wannan lokaci, Joshua Dariye.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi gargadi ga ‘yan Najeriya dasu guji maganganu na kiyayya da rashawa da ta’addanci, ya kara yin kira ga mutanen kasa dasu yi amfani da wannan dama ta wannan lokaci muyi koyi da abubuwan da Yesu.
Za ku ji yadda Buhari ya gyaro ta da kyau da babban ‘Dan siyasar kasar Yarbawa Bola Tinubu tun daga rikicin Jam’iyya har zuwa maganar wa’adin su John Oyegun inda ya nemi ayi sabon zaben shugabanni kamar yada Tinubu yake kira.
Babban mai taimakawa shugaban kasa ta fannin hanyoyin sadarwa da hurdodin jama’a, Malam Garba Shehu ya bayyana hakan game da shuwagabannin tsaro a taron da aka gudanar, a jiya, na masu ruwa da tsaki da fannin hanyoyin sadarwa.
Idris Salihu Kwando wanda shi ne Shugaban Hukumar wasanni na reshen Jihar Filato yayi hira da Daily Trust a Garin Jos inda yace an ga kokarin wannan Gwamnati Buhari don haka kurum ya sake fitowa takara a zaben 2019.
wannan dai ba shi ne karo na farko da ake samun hare haren yan bindiga a kauyukan jihar Kaduna ba, inda ko a ranar Alhamis din sai da aka binne Sojoji guda 11 da yan bindiga suka hallaka a karamar hukumar Birnin Gwari na jihar.
Fitaccen ‘Dan Majalisar nan watau Shehu Sani ya kan yi amfani da shafin sa ne na Tuwita ya tofa albarkacin bakin sa kan lamarin kasar. Sanatan yayi magana game dawo da darashin tarihi da aka yi domin ‘Dalibai su amfana.
Sojojin da aka yi ma jana’iza a jiyan sun hada da Bamidele Adekunle, Christian Ogochukwu, Adam Muhammad, Sulaiman Mubarak, Bashir Sani, Usman Abubakar, Nafiu Iliyasu, Sufaynu Ahmad, Alhassan Ibrahim, Abegunde Emmanuel da Hammed Ol
Masu zafi
Samu kari