Latest
Gwamnatin Tarayya ta bayyana sunayen masu satar kudaden al'umma da aka damka musu amana. Ministan Labarai da Al'adu, Lai Mohammed ne ya bayar da wannan sanarwan a yau juma'a yayin da ya kira taron manema labarai a Legas.
Majalisar wakilai ta sahalewa gwamnatin Tarayya ciro kudi da suka kai dala biliyan daya, watau akalla NAira biliyan 365 domin a kashe kan babban kamfanin rodi na kasa na Ajaokuta wanda yake jihar Kogi kuma yake bukatar kudaden tay
Hukumar nan ta gwamnatin tarayya da ke da alhakin kula da harkokin aikin hajji watau National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) a turance ta sanar da kara wa'adin yin rijista ga maniyyata aikin hajjin na bana shekarar 2018 ya zu
Kamar dai yadda muka samu, jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya shiyyar jihar Borno dake a Arewa maso gabashin kasar nan a ranar Alhamis din da ta gabata ne ta tabbatar da samun nasarar cafke wani matashi mai suna Musa Faisal bis
Dazu mu kasamu labari daga kasar Kuwait cewa Kungiyar EU ta zauna da Malaman Islama karo na farko a Duniya. EU tace Ba za a taba raba Turai da addinin Musulunci ba har gobe don kuwa da shi a ka san su a tarihi.
Fitaccen ‘Dan Majalisar watau Dino Melaye ya bayyana cewa INEC da Gwamna Bello sun yi kadan don sai ya kammala wa’adi sa zai dawo gida. Dino Melaye yace yana tare da Shugaban kasa Buhari a majalisa amma fa da sake.
Shugaban Majalisar Dattijai Abubakar Bukola Saraki da John Oyegun, Ciyaman na jam’iyyar APC na tarayya, basu haralci taron karramawa ga Tinubu na goma ba, wanda aka gabatar a Eko Convention Centre, a jihar Legas.
Daya daga cikin ‘yan Boko Haram din da aka kama mai sanye da farar riga shine na 5 a cikin jerin sunayen wadanda Hukumar Sojoji Najeriya, masu lakabin Operation Lafiya Dole ke nema. An kama shi ne tare da wasu mutane uku.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma shugaban jam’iyyar APC Bola Tinubu ya soki babbar jam’iyyar, yace bazata taba komawa kan mulki ba. Tinubu yayi maganar ne, a lokacin da yake jawabi a wurin tarosa na 10, wanda aka gudanar a Lagas.
Masu zafi
Samu kari