Latest
A labarin nan, za a ji cewa wasu masu neman takara biyar a jihar Kano suna neman mayar da hannun agogo baya game da zaben fitar da gwani a JAM'IYYAR NDC.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta sanar da cewa ta sanya sunan Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a shafin hukumar zabe domin tattara bayanan 'yan takara.
Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Kamar wasa ‘dan majalisa zai rabu da kujerar da yake kai a dalilin barin APC zuwa NDC. An fada wa INEC ta shirya kuma da alama ‘dan siyasar ya rasa kujerar Udu..
Ba a wuce awanni da haduwarsu ba, an sake ganin Henry Seriake Dickson ya taka zuwa gidan Rabiu Musa Kwankwaso. Rahoton nan ya zo da bayanin abin da aka tattauna.
Bincike ya tabbatar da cewa babu wata hujja ingantacciya da ke tabbatar da cewa yaron da ya bayyana a wani hoto mai yaduwa shi ne ya sace Janar Rabe Abubakar.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Wike, yana cewa ya fahimci manufar gwamnatinsa, tare da yabawa ayyukan more rayuwa da aka aiwatar a Abuja da ƙananan hukumomi.
Masu zafi
Samu kari