Latest

Yanzu-yanzu: An hallaka mutane 5 a garinsu TY Danjuma
Breaking
Yanzu-yanzu: An hallaka mutane 5 a garinsu TY Danjuma
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wasu mutane da ake zargin makiyaya ne sun hallaka yan gida daya 5 a kauyen Mbiya, karamar hukumar Takum na jihar Taraba, garinsu janar TY Danjuma. Wannan abu na faruwa ne bayan Janar din ya yi kira ga al’umman Najeriya su dauki ma