Latest
Atiku Abubakar ya bukaci Shugaba Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila tare da binciken zargin karɓar Naira miliyan 400 da aka yi masa ta hannun wakili.
Rahotanni sun nuna cewa bankin duniya zai ba shugaba Bola Tinubu bashi dala biliyan 1.25 a madadin Najeriya. Kudin ya kusa kai Naira tiriliyan 2.
Tsohon shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Bukola Saraki ya ce ya kalubalanci gwamnatin Muhammadu Buhari kan buƙatun rancen ƙasashen waje.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Wata mummunar ambaliyar ruwa ta mamaye yankuna da dama a jihar Legas, lamarin da ya kai ga rusa gidaje, katse wutar lantarki da sauran abubuwa a wurare.
‘Yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda biyu tare da raunata wani a Rivers a wani shingen bincike, yayin da rundunar ta fara bincike don kamo maharan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta yi kasa a gwiwa a kan batun Malama UmmulKhairi ba.
Elon Musk ya yi iƙirarin cewa mutuwar mutane a Afirka ta ragu bayan Amurka ta rage tallafin USAID, yana cewa hakan ya rage rikice-rikice a nahiyar.
Fusatattun masu neman takara sun gargadi APC game da canza sunaye. Hakan na zuwa ne saboda sunayen ‘yan takaran APC sun canza bayan zaben fitar da gwani.
Masu zafi
Samu kari