Latest
A yayin da yake mika masa makullan gidan, Ministan ayyuka, gidaje da lantarki, Babatunde Fashola ya bayyana godiyar gwamnati ga Bonfere, sa’annan ya bashi hakurin tsawon lokacin da ya kwashe yana jiran cikar wannan alkawari.
Kalmar “transmission” ta shiga bakin ‘yan Najeriya tun bayan nuna wani faifan bidiyo na shugaban rundunar ‘yan sanda, Ibrahim Idris, yana inda-indar karanta Kalmar yayin karanta wani jawabi. Tun a farkon ballewar faifan bidiyon a
Fadar gwamnatin tarayyar Najeriya tayi kunnen uwar shegu da bukatun da majalisar Najeriya ta aikowa shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda tace a yanzu ba zata mayar da wani martani ba dangane da sharudan da Majalisar ta gindayawa..
Yayin da 'yan Najeriya ke kokawa sosai game da yawaitar cin zarafin su da jami'an tsaron kasar musamman ma na rundunar SARS ke cigaba da yi a kullum, wata mata ta fallasa a kafar sadarwar zamani yadda 'yan sanda suka ci zarafin ta
Gidajen yari dai kamar yadda aka saba musamman a Nahiyar mu ta Afirika gida ne da kowa ke gudun zuwan sa musamman ma saboda irin rayuwar kazanta da kaskanci har ma a wasu lokutan hadarin gaske da ake yi a ciki. Idanu sukan rena fa
A ranar Larabar da ta gabata ne hukumar 'yan sanda ta gurfanar da wani Matashi dan shekara 22, Mathew Tosin, a gaban Kotun Majistire dake zaman ta a Birnin Ado-Ekiti na Jihar Ekiti da laifin satar wani babur kirar Bajaj Boxer.
A cikin wani jawabi da aka fitar Mr. Nwagu ya ce"Mun samu labarin zuwan jirgin hakan ta sa muka baza jami'anmu a ko ina, duhu na fara yi kawai sai muka hango wadannan mutane su biyar inda suka fito da zummar kwashe dukkan shinkafa
Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki ya karbi bakuncin wasu jarumai da masu shirya fina-finan Kannywood a gidansa da ke babban birnin tarayya Abuja. Tawagar Kannyood din sun kai ziyara gidan shugaban majalisar ne karkashin jag
Shugaba Buhari sabunta mukamin Dakta Jafaru Alunua Momoh a matsayin darakta na Asibitin Kasa dake Birnin Abuja da kuma Dakta Nwadinigwe Cajetan Uwatoronye a matsayin darakta na babban Asibitin 'Kashi na Kasa dake jihar Enugu.
Masu zafi
Samu kari