Latest
Da yake bayyana dalilan sallamar ‘yan sandan daga aiki, Oti, ya ce uku daga cikin jami’an an sallame su ne saboda fesawa wani mutum, Mista Ademuwagun Temotope Solomon, barkonon tsohuwa a garin Festac. Lamarin ya haddasawa Ademuwag
Rabe raben kasashen da suka fi samun matsalar kashe kai a tsakanin yan kasar sun bayyana Najeriya a matsayin kasa ta 10 a Duniya, Togo 26, Sierra Leone 11, Angola 19, Equatorial Guinea 7, Burkina Faso 22 da Cote d’Ivoire 5.
Haka zalika, wani babban jami’I a gwamnatin Buhari, Ushe Orji da takwaransa na kasar Morocco, Mostafa Terrab sun rattafa hannu a wata yarjejeniya da zata samar da cigaba ga kamfanonin sarrafa taki na Najeriya, wajen iganta ayyukan
Tudun Abiola, diyar marigayi MKO Abiola ta bayyana cewar tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo bai taba cin zabe ba a Najeriya tare da bayyana cewar an dora shi ne a kan mulki kawai domin a kwantar da hankalin Yarabawa a kan abi
Wata yar kabilar Igbo dake da’awar musilunci a tsakin yan uwanta Igbo Aishat Obi ta janyo wasu yan kabilarta zuwa addinin musulunci. Ta bayyana wannan ‘karuwa da adinnin musulunci ta samu a shafinta na zumunta wato Facebook.
Ya bar motar ta sa kirar Ford Explorer ta miliyoyi dake da lambar mallaka APP 190CE a saman gadar da ba ya rabuwa da gudanarwar ababen hawa. Hukumar bayar da agajin gaggawa a jihar Legas (LASEMA) na kokarin binciko dalilin da ya s
‘Dan sanda mai gabatar da kara ya bayyana Kotun cewa, matashiyar ta samu saɓani ne da wata abokiyar sana'arta wanda har ta kai ga ta dauko reza tana mata barazana da ita. An yi kokarin ganin an kawo karshen rikicin amma abin ya ci
Shugaban Muhammadu Buhari da sarkin Maroko, Mai martaba Muhammad na shida sun kaddamar da tattaunawa da yarjejeniya na karfara tattalin arzikin kasashen biyu. Shugabannin kasasehn biyu sun shaida rattaba hannun kasashen biyu a yar
Shugaban hadin guiwar jami'an Sufiritandan ‘yan sanda mai suna Olayinka Egbeyemi ya tabbatar da kama matashi, inda yace an samu nasarar damƙo shi ne bayan da yawaitar ƙorafe-ƙorafe daga mutane daban-daban akan ayyukan da yake yi
Masu zafi
Samu kari