Latest
Lokacim da abun ya faru bana gida ina wajen aiki, sai naga kiran wayar dan uwana inda yake shaida min cewa ai ga matata nan da wata kawarta sun kona min yaro, kafin na karaso wasu matasa sun dauke shi zuwa asibitin jami'an yan san
Rahotanni sun kawo cewa wata mata da aka ambata da suna Monsurat Ogundipe ta yi karar mijinta a wani kotu dake Agege, jihar Lagas inda ta nemi a raba auransu. A cewar ta tsawon shekaru biyu kenan da mai gidan nata ya kaurace mata.
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa wani matashi dan kasar Somaliya ya angwance da tsala-tsalan yan mata biyu a rana daya. Matashin ya bayyana cewa ya aikata hakan ne domin ya karawa maza karfin gwiwar yin haka.
Akwai kimanin ma'aikatu 50 na gwamnatin tarayya da masu rikon kwarya ke gudanar da al'amurran su bayan tsawon shekaru da shugabannin ma'aikatun suka yi murabus ko kuma aka sallama daga bakin aiki ko kuma wasu dalilai na daban.
Al’amarin bikin Muhammed da Hauwa na kara gabatowa, masoyan da lamarin aurensu ya janyo cece-kuce za su hau turban girma a watan Yuli. A baya NAIJ.com ta rahoto wani labari da yayi ikirarin cewa Muhammad tsohon saurayin ýaýarta ne
Dayake nasa jawabin, Sarkin Bauchi ya bayyana Atiku Abubakar a matsayin cikakken masoyin jihar Bauchi na hakika, “Muna matukar da godiya da wannan taimako da ka baiwa mutanen jihar Bauchi, wannan ya nuna kai masoyinsu ne.” Inji Sa
Dansadan yace Matar ta banka ma danta wuta mai shekaru 12, “Bayanai da muka samu sun nuna Matar ta aikata ma danta wannan danyen aiki sakamakon batar na’urar adanan bayanai na wayarta, daga nan ne ta kama yaron, inda ta daure shi,
NAIJ.com ta ruwaito Yari ya samu wakilcin sakataren gwamnatin jihar Zamfara, Farfesa Abdullai Shikafe, inda yace yawancin yaran da mutuwar ta shafa yan kasa da shekara biyar ne, yayin da wadanda suka sha kuwa suna fama da matsalar
Kwamandan hukumar na jihar, Mista Babangida Dutsinma, ya sanar da hakan a jiya, Talata, yayin wata ganawa da ya yi da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN). Ya kara da cewar, kafin hukumar su ta samu labarin abinda yak e faruwa
Masu zafi
Samu kari