Latest

An kama masu garkuwa da mutane 12 a Sokoto
An kama masu garkuwa da mutane 12 a Sokoto
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Kwamandan hukumar na jihar, Mista Babangida Dutsinma, ya sanar da hakan a jiya, Talata, yayin wata ganawa da ya yi da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN). Ya kara da cewar, kafin hukumar su ta samu labarin abinda yak e faruwa