Latest

Shugaban kasar Gambiya ya cire Mataimakiyar sa
Shugaban kasar Gambiya ya cire Mataimakiyar sa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wannan shine karo na farko da shugaban kasar Gambiya Adama Barrow ya yiwa gwamnatinsa kwaskwarima, inda ya cire mataimakiyar sa da kuma wasu manyan ministocin sa guda uku. Shugaba Barrow ya cire mataimakiyar tasa Fatoumata Jallow

An tsinci gawawwaki 23 a dajin Zamfara – Rahoto
An tsinci gawawwaki 23 a dajin Zamfara – Rahoto
Labarai
daga  Aisha Musa

Rahotanni sun kawo cewa an tsinci gawawwakin mutane 23 a cikin wani daji dake karamar hukumar Zurmi na jihar Zamfara a ranar Juma’an da ta gabata. Zamfara na daga cikin jihohin arewa dake fama da hare-hare daga barayin shanu.