Latest
Za ku ji cewa Gwamnatin Tarayya za ta ba ‘Yan kasuwa bashi mai rahusa a Najeriya. Gwamnatin Buhari ta kawo wannan tsari ne domin taimakawa kananun ‘Yan kasuwa da ke cikin Karkarori. Mutum miliyan 2 za su amfana.
Jihar Zamfara na fama da ayyukan yan bindiga da masu garku da mutane, Idan za’a tuna a kwanakin bayan ma yan bindiga sun yi awon gaba da iyalan kwamishinan wasanni na jihar Zamfara, Abdullahi Gurbin Bore a wannan gari.
“Mun rufe shagunanmu mun tafi gida kenan sai aka kiramu wai kasuwarmu ta kama da wuta, da dama daga cikin shagunanmu sun kone kurmus, a yanzu haka muna ta kokarin kashe wutar, amma matsalar wutar lantarki ce ta janyo gobarar.”
A jiya, Lahadi, 12 ga watan Agusta ne wasu gungun yan bindiga masu garkuwa da mutane suka yi ma wasu Yansanda kwantan bauna a wani daji dake garin Rigasa na jihar Kaduna, suka kashe gwarazan Yansanda har guda hudu.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Ayuba, mazaunin unguwar Gangare dake garin Awak na cikin karamar hukumar Kaltungo yayi amfani da sanda ne wajen kashe Yayarsa mai shekarau 60 a rayuwa ne, Yabinu Ibrahim bayan ya zargeta da kama diyarsa
Wannan ne dalilin da ya sanya a ranar Talatar, Peace ta shiga jibgar Khadiya kamar Allah ya aikota, sa’annan ta sanya reza ta yayyanka mata hannayenta da jikinta, daga bisani kuma Mijinya ya banka ma yarinyar wuta a duwawu.
Wani hafsan Soja da abin ya faru a gabansa ya bayyana cewa sauran manyan Sojoji ne suka shawarci babban kwamandan Sojan ta runduna ta bakwai, Bulami Biu da kada ya kuskura ya shiga filin nan saboda komai zai iya faruwa.
NAIJ.com ta ruwaito mataimakin sakataren kwamitin kula da al’amuran Musulunci, Farfesa Salisu Shehu ne ya sanar da haka a ranar Lahadi 12 ga watan Agusta a madadin Sarkin Musulmi, inda yace bayan doguwar tattaunawa ce aka samar da
Wasu malaman addinin musulunci a arewacin Najeriya a ranar Lahadi sun yi wani taro a garin Kaduna inda suka koka tare da yin tir da mabiya tafarkin shi'a almajiran Zakzaky watau Islamic Movement in Nigeria (IMN). Malaman dai sun
Masu zafi
Samu kari