Latest
Matatar Dangote ta yi magana kan matsalar da ake fuskanta dangane da samar da isashshen man fetur a duniya ta bayyana kokarin da za ta don kaucewa hakan a Najeriya.
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Wani rahoto da Bloomberg ta fitar ya nuna cewa kasashen Afirka uku za su samu karin kudin shiga sakamakon yakin da ya barke tsakanin Amurka da Iran.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, ya yi magana kan matsalar talauci a Najeriya. Ya bayyana cewa yan Najeriya ne suka zabi su jefa kasar nan cikin talauci.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya zama wajibi ya shiga cikin wadanda za su yanke hukuncin karshe kan wanda zai gaji Ayatollahi Khamenei.
Jam’iyyar NNPP ta rubuta wa Majalisar Dokokin Amurka wasika domin kare ɗan takararta na shugaban ƙasa a 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, kan zargin ta’addanci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna da iyakansa sun aika da takardar da ke dauke da bukatun da suke nema daga wajen hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC.
Matakan tsige gwamna ko mataimakin gwamna a Najeriya bisa sashi na 188 na kundin tsarin mulki, tun daga gabatar da tuhuma har zuwa kaɗa ƙuri'ar ƙarshe.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
Masu zafi
Samu kari