Latest
Wannan ya zama wata manuniya dake nuni da cewa lallai 'yan ciranin da suka fito daga nahiyar Afrika zuwa kasar Amurka suna da kwazo da nagartar aiki, fiye da wadanda suka fito daga kasar Mexico da kuma nahiyar Amurka ta tsakiya
Duk da irin matsin lambar da yake samu daga bangarori daban-daban, da suka hada da danginsa, Shugaba Buhari yayi biris akan mayar da korarren shugaban hukumar jami'an tsaro ta farin kaya DSS, Lawan Daura a bakin aikinsa.
Matashin dan takarar shugaban kasa Omoyele Sowore ya bayyana cewa jam’iyyar APC ta gaza cika alkawurran da ta daukan ma yan Najeriya, don hakan yake da yakinin zai kada shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2019.
Gwamnatin jihar Lagas ta ce za ta rufe babbar gadar nan mai muhimmanci da ta hada tsibirin Lagas da sauran unguwannin birnin domin binciken ko gadar na bukatar gyara. za' a rufe gadar ne na tsawon kwanaki hudu.
Mun samu labari cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nemi mutane su yi koyi da wasu Bayin Allah da su ka tsinci wata jaka cike da Dalolin kudi amma su ka nemi masu ita su ka yi cigiya wanda da dama ba za su iya haka ba.
Babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu, yace akwai bukatar Shugaban kasa mai jajircewa da mayar da hankali akan aiki kamar Muhammadu Buhari ya sake kera tattalin arzikin kasar.
Sai dai wani hanzari ba gudu ba game da wannan sabuwar alaka da ake kokarin kullawa a tsakanin Jonathan da Kwankwaso, yau shekaru hudu kenan cif cif da Kwankwaso yayi gugar zana ga Jonathan da mabiyansa na jihar Kano.
Kungiyoyin fafutuka a jihar Nasarawa sun nuna damuwarsu kan yawaitar mambobin kungiyar Hakika a jihar da kuma yadda matasa ke shiga kungiyar. Wani masanin harkar tsaro, Dakta Nwani Aboko, ya laburta wannan abu ne a taron da kungiy
Gwamnatin kasar Saudiyya ta damke wani babban limamin haramin Makkah kuma Alkali a Makkah, Sheikh Dr. Saleh al Taleb, bayan ya gabatar da Huduba da ya soki sabuwar dokar halatta cakuduwan maza da mata a taro a kasar.
Masu zafi
Samu kari