Latest
A yau, Laraba, ne gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya ziyarci babban malamin addinin Islama, Sheikh Adam Algarkawee, da 'yan bindiga suka sace kwanakin baya tare da wasu almajiransa. An saki makamin ne bayan biyan kudin
Faston ya ce "Na baro coci akan hanyata ta zuwa gida kamar kullum, kawai sai muka yi kicibis da su, suka tare ni kuma suka caje ne tare da kwashe kudin mutane na addua har Naira dubu 8,355. Amma ina rokon ubangiji ya yafe musu"
A nasa bangaren Mai- Takaima, wato mahaifin Hadiza ya ce tabas Hadiza bata da lafiya kuma tayi tsawon watanin 11 a gidan sa tana jinyar barin cikin da ta yi sau biyu. Ya kara da cewa a duk lokacin da Hadiza za ta baro gidan mijin
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki yace zai yi shawara akan karawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2019. A cewar Bloomberg, Saraki a wata hira da akayi da shi a gidansa dake Abujayace yana tunani akai.
An yi asarar kusan Naira Biliyan 1 a wata kasuwa a Arewacin Najeriya Sakataren ‘Yan kasuwar Agboola yace wata wayar wuta ta jawo wannan gobara inda su ka nemi Gwamnati ta kawo masu dauki na wannan rashi da su kayi.
Kungiyar matasan arew akan zaman lafiya da tsaro mai suna, Arewa Youths for Peace and Security (AYPS), sun kaddamar da goyon bayansu ga shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki da sauran shugabannin majalisar dattawa.
A ranar Laraba ta yau din nan Alhaji Salisu Zakar, shugaban cibiyar ilimi na jihar watau SUBEB, ya bayyana hakan da cewar gwamnatin za ta debi malaman ne domin maganace karancin su musamman makarantu na firamare dake fadin jihar.
Ma'aikatan wutan lantarki na kasa sun bukaci a tsige, Usman Muhammed, shugaban kamfanin rabar da lantarki na kasa (TCN). Ma'aikatan ta suka shigar da korafin sun karkashin kungiyar ma'aikatan wutan lantarki da kamfanonin wuta (SSA
Haka zalika baya ga daliban, akwai wata babbar Mata data rasu a sakamakon hadarin Tekun, wanda ya faru a sakamakon mamakon ruwan sama da ya sauka, wanda yayi sanadin ambaliyan ruwa cikin kwale kwalen, daga nan ya nutsa.
Masu zafi
Samu kari