Latest
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta ja kunnen majalisar dokokin Kano tare da ba ya shawara game da shirin tsige Mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai shiga kasar Cuba domin hambarar da gwamnatin kasar bayan gama yaki da Iran da ya ke gwabzawa a yanzu.
Ayatollah Alireza Arafi ya zama shugaban rikon Iran bayan kashe Ayatollah Ali Khamenei. Abubuwan sani a kansa sun hada da wajen da aka haife shi da yaren da ya iya.
Jakadan Iran a Najeriya, Mahdavi Raja, ya tabbatar da cewa ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran suna cikin koshin lafiya duk da rikicin Amurka, Isra’ila da Iran
Trump ya nemi taimakon Ukraine kan jiragen yakin Iran. Zelensky ya amince zai tura ƙwararru zuwa Gulf muddin Amurka za ta ba shi kariya ta Patriot.
Matatar Dangote ta yi magana kan matsalar da ake fuskanta dangane da samar da isashshen man fetur a duniya ta bayyana kokarin da za ta don kaucewa hakan a Najeriya.
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Wani rahoto da Bloomberg ta fitar ya nuna cewa kasashen Afirka uku za su samu karin kudin shiga sakamakon yakin da ya barke tsakanin Amurka da Iran.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, ya yi magana kan matsalar talauci a Najeriya. Ya bayyana cewa yan Najeriya ne suka zabi su jefa kasar nan cikin talauci.
Masu zafi
Samu kari