Latest
Olusegun Obasanjo ya ce ba ya fatan sake faruwar yakin basasa a Najeriya. Ya ce abin tsoro shi ne har yanzu ba magance abubuwan da suka haifar da yakin ba.
Fasahar da aka kawo za ta ba jama'a damar sauke katinsu na PVC. Kuma daga nan gaba kadan, babu maganar ziyartar ofishi ko cibiyoyin rajista kafin a samu PVC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Hasashe ya ba APC da Tinubu ninkin baninkin na kuri’un 2023.Gwamnan Ekiti ya fada wa APC kuri’un da mutanesa za su ba Tinubu a 2027, ya ce zai kai 700, 000.
Gwaskaye za su yi takarar sanata, an tabbatar da takararsu a APC. Mukhtar Ramalan Yero, Shehu Sani da irinsu Godswill Akpabio da Yahaya Bello za su hadu a majalisa.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta bayyana dalilan da suka sa ta damke tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a filin jirgin sama a Abuja.
Malaman jami'o'i na shiyyar Kano da suka kunshi na jihohin Kano, Kaduna da Jigwa sun yi barazanar tsunduma yajin aiki idan ba aiwatar da yarjejeniyar 2025 ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Masu zafi
Samu kari