Latest
Rundunar yan sanda ta bayyana cewa ta tura dakaru zuwa yankin bayan samun labarin kashe almajirai da garkuwa da wasu yan gida daya a jihar Bauchi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
Tsohon ministan Bola Tinubu mai neman takarar gwamna a 2027 zai yi kwana akalla 14 a ragar ICPC. Uche Nnaji wanda ya rike Ministan kirkira, kimiyya yana tsare a ICPC
A labarin nan, za a ji cewa shugaban hukumar INEC mai zaman kanta ta kasa, Joash Amupitan ya sanar da matsalar da ke tattare da rajistar zabe a Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa APC ta samu karbuwa a jiharsa. Ya ce hakan na ya sa APC lashe zaben sanata da aka yi a Yunin 2026.
A labarin nan, za a ji irin shirin da gwamnatin tarayya ta yi wajen karrama marigayi tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari bayan cikarsa shekara da rasuwa.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Hisbah a jihar Kano ta fara kira a samu wani mai hannu da shuni ya auri jarumar Kannywood, Nafisat Abdullahi da ta caccaki zaman aure da mata ke yi a gidan miji.
An tabbatar da rasuwar wani kwararren likita, Dr. Ibrahim jim kadan bayan ybiza asibiti domin far duba marasa lafiya a jihar Kano ranar Asabar da ta wuce.
Masu zafi
Samu kari