Latest
Jam'iyyar Peoples Democratic Party a jihar Gombe ta samu gagarumin karuwa yayinda akalla mambobin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, akalla 3000 suka fita daga jam'iyyar a karamar hukumar Deba dake jihar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya shiga ganawar gaggawa da sifeto janar na hukumar yan sanda, IGP IBrahim Kpotum Idris. An fara wannan ganawar misalin karfe 2:30 bayan Sallar Juma'a cikin ofishin shugaban kasa dake fadar shugaban kasa
Kungiyar fararen mayu a Najeriya ta gargadi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da kada ya maimaita kuskuren da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan yayi a 2015, idan har yana son ya lashe zabe.
A jiya, Alhamis ne majalisar jihar Zamfara ta dakatar da mambobinta hudu da ke zarginsu da goyon bayan bangaren jam'iyyar ta APC mai suna G-8 da ke karkashin jagorancin mataimakin gwamna Ibrahim Wakkala da Sanata Kabiru Marafa da
Legit.com ta ruwaito a shekarar data gabata ne dai kotu ta wanke Bafarawa daga zarge zarge da tuhume tuhumen badakalar satar kudi da almubazzaranci da hukumar EFCC ke yi masa, don haka a yanzu ya samu bakin shigar da karar Alu Mag
Mai magana da yawun 'yan sanda, Jimoh Moshood yace Melaye ya samu gayyata marasa adadi don yazo ayi binciken kisan kai da ake zargin shi amma yaki zuwa. Yace yan sandan bazasu bar gidan mahukuncin ba ba tare da sun kamashi ba
Yayin da aka ware naira miliyan dari uku da daya (N301,000,000) a matsayin kudin tafiye tafiyen mataimakin shugaba Osinbajo a ciki da wajen kasar nan, da kuma naira miliyan hamsin (N50,000,000) a kudin siyar da shi a shekarar 2019
Sunayen wadanda suka mutu sun hada da Perowei Jacob, Kaltho Paul Kilyofas, Auwal Ibrahim, Adamu Nura da Meshack Ishmael, kuma lamarin ya faru ne a ranar Karaba 2 ga watan Janairu a daidai garin Damasak na jahar Borno.
A ranar 28 ga watan Disamba ne Alhaji Shehu Shagari tsohon shugaban kasa daga shekarar 1979 zuwa 1983 ya rasu a babban asibitin kasa dake Abuja inda yayi jinya bayan yayin fama da rashin lafiya, yana dan shekara 94 a rayuwa.
Masu zafi
Samu kari