Latest
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban NAFDAC, Farfesa Moji Adeyeye ne tayi wannan kira a ranar Alhamis a yayin da take ganawa da manema labaru, inda tace amfani da man sauya lauyin fata na haifar da cutar koda da kansar fata ga jik
Wani matashi mai akwatin sakon
An kama wasu mutane uku a jiya a Yaba, jihar Lagas yayinda suke kokarin diban wasu jama’a a matsayin ma’aikatan wucin gadi na hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na bogi. Rundunar yan sandan jihar Lagas ta tabbatar da hakan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya Laraba, 23 ga watan Janairu a Sokoto ya sake jadadda alwashin da ya dauka na kin satar daga baitul malin kasar da kuma hana sauran mutane aikata hakan, ya ce zai ci gaba a kan haka.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana cewa ta kammala tantancewa da diban ma’aikatan wucin gadi 814,453 domin zaben kasar mai zuwa. A cewar hukumar, an kammala duk wani tanadi na risit da kuma rabon muhimman kayayyaki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Osinbajo ya bayyana haka ne a ranar Laraba, 24 ga watan Janairu, yayin da yake gabatar da jawabi a wani taron sauraron ra’ayi da al’ummar garin Remoland suka shirya a fadar Akarigbo dake cikin garin Sag
An haifi Shaikh Abubakar Mahmud Gumi (R.A) ne a cikin garin Gumi a Jahar Sakkwato a Arewacin Nijeriya, a shekara ta 1340 bayan Hijira dai dai da shekarar Miladiyya 1922. Mallam ya tashi ne cikin kyakkyawar tarbiyya da natsuwa da t
A yayin wasu farmakai da dakarun Najeriya suka kai sun kubutar da mutane 61 da ‘yan ta’addar Boko Haram suka yi garkuwa da su. Mataimakin Kakakin Rundunar Sojin Najeriya Kanal Onyeama Nwachukwu ya fadi cewar sun kai farmakai kan ‘
Abinda kamfanin Siemens ta so tayi kenan a Najeriya amma sai muka ce sai sun bayar da cin hanci hakan yasa suka tafi wurin wani kamfanin samar da lantarki na Masar mai suna RASCOM. Wannan abin kowa ya san da shi. Muna bukatar shug
Masu zafi
Samu kari