Latest
Sakamakon ziyarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai zuwa jahar Legas a yau Laraba, 24 ga watan Afrilu, gwamnatin jahar Legas ta sanar da rufe wasu hanyoyi guda bakwai domin baiwa shugaban damar tafiye tafiye a garin ba tar
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa ministan harkokin addinin Musulunci na kasar Saudiyya, Abdullatif Al-Asheikh, ya yi na’am da batun tura kungiyar limamai 70 domin su jagoranci sallar asham da Tahajjud a kasashen duniya 35.
Alhaji Aliko Dangote wanda yake shine mutum na farko a jerin attajiran Afrika yayi magana akan matsalar yankin nashi. Kungiyar dattawan arewa itama tayi magana makamanciyar tashi sannan kuma Mai martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido S
Mazauna unguwar Bello da ke karamar hukumar Kafur cikin jihar Katsina sunyi nasarar dakile wani hari da masu garkuwa suka kawo garin, inda ake zargin sun zo sace wani ne a garin, a kokarin dakile shirin 'yan ta'addar sun samu...
A jiya ne rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta sanar da cewa dakarunta na rundunar 'Operation Diran Mikiya' sun kashe 'yan bindiga sama da 10 a dajin Sububu da ke cikin jihar Zamfara...
Yakbu Dogara, yayi magana a kan zargin da babban jagoran nan na jam’iyyar APC mai mulki Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya jefe sa da shi na cewa su na kawowa gwamnatin Buhari matsala.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan basaraken da baya bukatar a bayyana sunansa ko sarautarsa ya bayyana cewa mahaifiyar Atiku diyace ga marigayi Malam Abdullahi dan asalin Jigawar Sarki ta jahar Jigawa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito ISI ta sanar da haka ne ta gidan talabijin dinta na Amaq, inda aka hangi dan ta’addan nan mai suna Zahran Hashim a gaba gaba, yayin da sauran yan ta’adda ke take masa baya fuskokinsu a rufe.
Kwanan nan ne Matar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bayyana cewa; tana son samar da jami’a mai zaman kanta wacce za ta sanya wa jami’ar sunan mijinta ‘Jami’ar Muhammadu Buhari’. Wannan ya sa ASUU tayi kaca-kaca da ita.
Masu zafi
Samu kari