Latest

Arewancin Najeriya da cigaban kasar nan
Arewancin Najeriya da cigaban kasar nan
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Alhaji Aliko Dangote wanda yake shine mutum na farko a jerin attajiran Afrika yayi magana akan matsalar yankin nashi. Kungiyar dattawan arewa itama tayi magana makamanciyar tashi sannan kuma Mai martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido S