Latest
Wasu lokutan matsalace ke sa ATM din ya hanaka kudi, a wani lokacin kuma idan abin ya shafi yaudarar yan damfarane hakan ke faruwa. Duk da cewa ana mangance irin wannan matsaloli a ko da yaushe sai dai kuma akwai kosawa da mutum k
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Gwamna Abubakar Sani Bello ya bayyana alhinin nasa ne ta bakin kaakakinsa, Malam Jibrin Ndace, inda yake taya iyalan Kure jimamin mutuwar yar uwarsu Fatima wanda ta rasu a ranar Laraba a Abuja
A yau Alhamis dinnan ne 2 ga watan Mayu, 2019, jirgin saman yakin kasar Isra'ila ya kai wani mummunan hari kan dakarun Hamas a arewacin Gaza. Sojojin Isra'ilan sun bayyana cewa sun kai harin ne bayan da wata wuta ta kama a daji...
Wata matar aure ‘yar shekaru 25, mai suna Maryam Abdullahi ta kai mijinta kara a Kotun Shari’a mai daraja ta II, dake Magajin Gari a jihar Kaduna, sanadiyyar marin ta a gaban ‘ya’yansu
Matukan jirgin sama biyu na makarantar koyon tukin jirgi a jihar Kwara a ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, sun tsallake rijiya da baya bayan wani jirgin horo mallakar makarantar ya fado a filin jirgin saman Ilorin.
Hukumar tashoshin jiragen sama na Najeriya (FAAN) ta janye jami’anta da ke samar da tsaro daga hatsarruka da kashe gobara daga tashoshin jiragen sama na Gombe da Kebbi akan bashin fiya da naira miliyan 732 da ake bin su.
Rahotanni sun kawo cewa daga cikin kokarin da ake na saukaka wa makafai hanyar karatu da haddan Al-Kur’ani, an rarrabawa masu littafi mai tsarki na musamman. Wata kungiyar bayar da agaji ta kasar Qatar ce ta yi rabon Alkur'anin.
Shirin N-Power na gwamnatin tarayya ya gargadi daukacin al'ummar Najeriya cewa ba su fara daukar sababbin ma'aikata ba a yanzu. An bayyana hakan ne, bayan samun wasu labarai na bogi da ke yawo a kafar sada zumunta na zamani...
Ministan kwadago na Najeriya Dakta Chris Ngige, ya bata bat yayin murnar bikin ranar ma'aikata da aka gudanar a ranar 1 ga watan Mayun 2019 cikin harabar taro ta Eagle Square da ke babban birnin kasar nan na tarayya.
Masu zafi
Samu kari