Latest

An kashe sojan Najeriya a kasar Mali
Breaking
An kashe sojan Najeriya a kasar Mali
Labaran duniya
daga  Mudathir Ishaq

Kazalika, wasu karin sojojin uku 'yan asalin kasar Chad sun samu munanan raunuka a gabashin yankin Kidal mai makwabtaka da kasar Algeria bayan motar su ta taka wani sinadari mai fashe wa. Da yake Alla-wadai da kai wa rundunar soji