Latest
Fitaccen jarumin nan dandalin shirya finafinan Hausa kuma mazunin garin Jos, Bello Mohammed Bello wanda aka fi sani da General BMB ya caccaki manyan yan Kannywood akan wariya da suka nuna wa abokan sana’arsu na Jos.
Wasu yan bindiga sun hallaka akalla mutane 17 a mumunan harin da suka kai kauyukan Zamfara uku dake karamar hukumar Birnin Magaji dake jihar Zamfara, Daily Trust ta samu rahoto.
Hakimin ya bayyana cewa babbar dalilinsa na ajiye wannan mukami shine saboda kwace sarautar durbin Katsina daga wajensa, inda aka tabbatar ma Sarkin Gabas, kuma hakimin Mani da sarautar Durbin Katsina inji rahoton Legit.ng
Majiyar Legit.ng ta ruwaito NiMet ta bayyana haka ne a ranar Lahadi, 19 ga watan Mayu cikin wata sanarwa data fitar a babban birnin tarayya Abuja, inda tace za’a samu taruwar hadari da yiwuwar ruwan sama mai karfi a jahohin Kaduna
A jiya ne Dakarun Sojojin Najeriya sun cafke masu garkuwa da mutane da dama a Taraba. Rundunar Sojojin kasar sun kama masu satar Jama’a bayan sun yi kukan kura sun shiga wani Daji inda masu satar mutane su ke boye.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dakacin kauyen, Ali Isa ne ya bayyana haka a ranar Asabar 18 ga watan Mayu yayin da yake karbar kyautan kayan abinci a madadin jama’ansa da gidauniyar tallafi ta kasar Qatar ta kai musu.
Kazalika, wasu karin sojojin uku 'yan asalin kasar Chad sun samu munanan raunuka a gabashin yankin Kidal mai makwabtaka da kasar Algeria bayan motar su ta taka wani sinadari mai fashe wa. Da yake Alla-wadai da kai wa rundunar soji
Wata majiya mai tushe, da harin ya shafi 'yan uwan ta, ta shaida wa jaridar Daily Trust a Maiduguri cewar mayakan sun kai hari garin ne da misalin karfe 8:10 na daren ranar Asabar, inda suka yi harbin iska kafin daga bisani su far
A yayin da ya kasance mafi girman kamfanin sadarwa a nahiyyar Afirka ta fuskar masu amfani da kuma girman kasuwanci, kamfanin MTN a makon da ya gabata ya fidda jerin sunayen mutane masu rike da babban kaso na hannun jari.
Masu zafi
Samu kari