Latest
Bayan an dauki tsawon lokaci anata kai ruwa rana yayin bincike da kuma tattaunawa tsakanin kasashen Najeriya da Saudiya, an samun gano gaskiyar lamarin cewa ba ita keda mallakar kwayoyin ba cusa mata akayi cikin jakarta ba tareda
Tawagar jami'an tsaron daga Sokoto sun hada da Jami'an sojojin Najeriya, 'Yan sandan Najeriya, 'Yan sandan farar hula, DSS, Jami'an Immigration, Jami'an Kwastam da kuma Jami'an hukumar tsaro ta NSCDC. Mukadashin mataimakin jami'in
A lokacin da mafi yawancin iyaye suke ta faman Allah-Allah wurin ganin su tura 'ya'yan su mata dakin mazajensu domin gujewa yaran fadawa sharrin zamani wurin lalacewar tarbiyya, sai kwatsam wata budurwa mai amfani da shafin...
Jami'an yadda labarai na hukumomin, Malam Yunusa Abdullahi da Muhammad Lawal sun bayyana hakan ne a cikin sanarwar da suka fitar a Kaduna da Abuja. Sanarwar ta ce Cibiyar Kula da Aikin Hajji na Kasa ta amince da N1, 549,297.09 a m
Sheikh Nuhu Sharubutu, wanda ya kasance babban limamin kasar Ghana mai shekara 100, ya bayyana cewa limamin cocin da yayi masa fatan mutuwa ya nemi yafiyarsa.
Mutumin da ya ke da karen, ya bayyana cewa karen nasa wanda ya sanyawa suna Ping Pong, ya binciko jaririn ne a daidai lokacin da ya ke tona wani rami a wani fili, yana cikin tona ramin ne sai ya hango kafar jaririn...
Marigayi tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sanusi I wanda ya yi mulkin shi daga shekarar 1905 zuwa 1990, kaka ga Sarkin Kano na yanzu, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II, ya yi mulki na shekaru biyar ne kawai, daga baya aka takura shi...
Dalibar mai suna Palmatah Mutah, mai shekara 23 ta tsere ne daga hannun ‘yan Boko Haram ta hanyar dira daga kan babbar motar da ke tafiya yayin da aka kwashi ‘yan matan daga makarantarsu.
A wata hira da ya yi da manema labarai fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan Adamu Zango ya bayyana cewa saura kiris ya rage da ya auri Nafisa Abdullahi da Fati Washa, kafin daga baya abubuwa suka sauya...
Masu zafi
Samu kari