Latest

Dalilai 5 da ke hana mata aure a yankin arewa
Dalilai 5 da ke hana mata aure a yankin arewa
Labarai
daga  Aisha Musa

Kamar yadda muka sani aure sunnah ce ta Annabi Muhammadu (SAW) kuma burin iyaye shine ace yau an wayi gari su ga ‘yarsu a dakin mijinta idan har ta kai munzalin aure, musamman a yanki na Arewacin Najeriya.