Latest
A cewar jaridar Dailymail, mutumin wanda ba a bayyana sunansa ba yana zaunee shi daya ne a cikin dakin nashi inda yakee jiran sauran 'yan uwanshi su karaso garin da yake mai suna Nakhon Ratchasima ranar Litinin da dare...
Wasu da ake zargin makiyaya ne sun kashe mutane shida 'yan gida daya a kauyen Dangwal dake kan hanyar Jos zuwa Kaduna, cikin karamar hukumar Riyom dake jihar Filato, a daren ranar Litinin 27 ga watan Mayu...
Gwamnan ya bada wannan sanarwa ga manema labarai ranar Alhamis a Gusau babban birnin jihar, inda ya ce gwamnatinsa za ta maida hankali akan harkokin noma kana za ta bada kulawa ta musamman kan noma kwakwar manja.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Malamin ya bayyana haka ne yayin taron rufe tafsirin Al-Qur’ani na watan Ramadana daya gudana a dandalin Murtala dake cikin garin Kaduna, a ranar Alhamis, 30 ga watan Mayu.
Legit.ng ta ruwaito Kaakakin gwamnan, Dakta Ladan Salihu ne ya sanar da haka a ranar Alhamis, 30 ga watan Mayu a garin Bauchi, inda yace nadin wadannan manyan jami’an gwamnatin ya fara nan take ne.
Dakta Fatima Atiku, Diyar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar ta ce ba za ta taba mantawa da aikin da tayi a matsayin Kwamishinan lafiya a karkashin gwamna Muhammadu Bindow da ya kammala
"Na zama uba ga duk yaran dake gidan nan, zan ci gaba da kulawa da walwalar su daga wannan karamar sallar mai zuwa. "Zan yi amfani da kudi na domin dinka musu tufafi da naman da zasu ci, da kuma duk wani abu da zai saka su farin
A ranar Laraba, wasu jami'an sojojin Najeriya sunyi dirar mikiya a hedkwatan Hukumar Hisbah da ke Dutse a Jihar Jigawa domin karbo giya da jami'an hisbah suka kwato a cewar wani jami'in na hisbah. Kwamandan Hisbah na jihar, Ibrahi
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira babban filin jirgin saman Sarki AbdulAziz dake garin Jiddah, kasar Saudiyya misalin karfe 6 na yammacin Alhamis, 30 ga watan Mayu, 2019.
Masu zafi
Samu kari