Latest
Ana kishin kishin din hadewar Abdullahi Ganduje da Rabiu Kwankwaso a NDC har da samun takara. Wasu na ganin Abdullahi Umar Ganduje zai fice daga APC
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Kenneth Okonkwo ya zargi Peter Obi da cin amanarsa, yana mai cewa Atiku Abubakar ya gane ƙimarsa duk da suka da ya taɓa yi masa, bayan ya ba shi mukami.
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da ɗaukar nauyin tawagar Yobe zuwa taron Arewa Media Summit a Kano, inda mahalarta za su tattauna makomar yaɗa labarai.
Prince Adeniyi Adeyemi ya dage cewa nadin da aka ba shi na shugaban wata hukuma ta gaskiya ne duk da zargin jabun takardu da rike mukamin da ya ke yi.
Kasar Amurka ta janye yawancin dakarunta daga aikin yaƙi da ta'addanci a Tafkin Chadi, amma za ta ci gaba da musayar bayanan sirri da Najeriya a gaba.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Hedikwatar Tsaro ta Najeriya ta ce sojoji sun kashe 'yan ta'adda 1,597, sun ceto mutum 1,516 da aka sace tare da gudanar da ayyukan tsaro sama da 14,000.
Wata ƙungiyar fararen hula ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a fannin lafiya tare da sauke Ministan Lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate.
Masu zafi
Samu kari