Latest
Da ya ke bayyana hakan ranar Laraba, Ladodo ya ce mutumin na daga cikin mutane 22 da rundunar 'yan sanda ta kama, cikinsu har da jami'in dan sanda mai mukamin sufeta, bisa aikata laifukan da suka hada da fashi da makami, garkuwa
Kwanan nan ne dai fitacciyar jarumar fina-finan Hausan nan Hadiza Gabon ta dora wani sabon hotonta da ta dauka akan shafin sada zumunta na Istagram, domin masoyanta da abokan arziki su kalla...
Wani abu da ya faru mai kama da almara a jihar Kano, yayin da aka sace duka cinikin da aka yi na wadanda suka shiga gidan Zoo na Kano a wannan karamar sallar. Da farko dai gidan rediyon Freedom da ke Kano shine ya fara ruwaito...
“Tun da har kasar China da India da Indonesia suka samu cigaba, toh banga abinda zai hana Najeriya samun cigaban da take bukata ba, China da Indonesia sun samu cigaba ne a karkashin tsarin mulkin kama karya.
Gaskiya ne. A halin yanzu ana kokarin yadda za a ceto shi daga hannun wadanan bata garin. Operation Puff Adder sun amsa kirar da a kayi musu kan harin amma saboda a cikin gonarsa ne abinda ya faru can kusa da dajin Rugu, 'Yan bind
Wani ganau kan rasuwar marigayi MKO Abiola ya rasu ya bayyana yadda akwai yiwuwar ya mutu tun a gidan shugaban kasa kuma idan akwai yiwuwar ceto rayuwansa a wannan lokacin. A watan Yulin 1998 harkokin siyasar Najeriya na gudana ci
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabinsa a wajen taron bikin ranar Damokradiyya wanda ke gudana a Abuja a yau Laraba, 12 ga watan Yuni.
Asusun dake taimakawa kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ya sanar da cewa a dukkan sa'a daya a kasar Yaman ana yin asarar mutane 7, inda mahaifiya 1 da Yara 6 suke mutuwa...
Jaridar Forbes ta kasar Amurka ta saki jerin sunayen mutanen da ta saba saki kowacce shekara na 'yan wasa guda dari da suka fi daukar albashi mai tsoka a duniya, wanda da aka hada jimillar kudinsu ya kai dala biliyan hudu...
Masu zafi
Samu kari