Latest
Kamfanin ya bayyana cewar duk da cewar tattalin arzikin Najeriya ya samu karu wa da da kaso 1.1% a shekarar 2018 idan aka kwatanta da habakar da ya samu a shekarar 2017, mataimakin shugaban kamfanin, Aurelien Mali, ya ce: "wannan
Hukumar kula da ababen ci da sha da magunguna (NAFDAC) ta umurci dilolin magungunan gona da zu janye fiya fiyan 'Sniper' daga kasuwannin da kuma manyan shaguna, sakamakon yadda mutane ke amfani da maganin suna kashe kansu
Shugaban majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres ya bada kariya ga kiran da majalisar tayi na gudanar da bincike mai zaman kanta kan mutuwar tsohon shugaban kasar Misra, Mohammed Mursi
Za ku ji Yadda aka yi wa Shugaba #Morsi sallar jana'iza a masallacin Kwalejin Nana Asma'u da ke Sokoto ranar Talata da kuma a nan jihar Bauchi. Amma hukumomin kasar Masar su ka hana a yi masa sallah a fili.
A cigaba da sauraren kara kan rikicin gadon marigayi sanata Usman Albashir, wani Isah Bello a yau Laraba 19 ga watan Yuni 2019 ya shaidawa kotun da ke gudanar da shari’ar cewa marigayin ya rasu ya bar ya’ya na cikinsa guda bakwai
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na cikin ganawa da takwaransa na kasar Benin, Patrice Talon a fadar Shugaban kasa da ke Abuja. Shugaba Buhari ya tarbi Talon a fadar Shugaban kasar da misalin karfe 11:30 na safe.
Ta yi babatun yadda fiye da kaso 80 cikin 100 na Matan Najeriya ke ci gaba da dogaro tare da dabi'antuwa da haihuwa a gidajen su a madadin zuwa asibiti. Ta ce wannan lamari ya fi kamari musamman a tsakanin Matan Arewa.
Mista Kyari wanda ya fito daga jihar Borno, zai maye gurbin manajan daraktan kamfanin mai ci, Maikanti Baru, wanda zai yi ritaya daga kamfanin NNPC a wata mai zuwa.
Da safiyar Alhamis, 20 ga watan Yuni, 2019 Kasar Iran ta baro jirgin leken asirin kasar Amurka yayinda rikici ke cigaba da kunno kai tsakanin manyan kasashen guda biyu.
Masu zafi
Samu kari