Latest
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo jiya Alhamis, 27 ga watan Yuni, ya bukaci matasa da su nemi takarar mukaman shugabanci a kasar.
Gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello zai bayyana a gaban kotun zabe don ya bada shaida akan tuhumar da dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a zaben 2019 ke yi masa akan cewa takardun bogi ke gareshi.
An sake bude hanyar hanyar da ta fara da ga Pulka zuwa Gwoza ta wuce Limankara, bayan tsawon shekaru biyar da rufe hanyar sakamakon hare haren Boko Haram.
Jami'ar ce ta fara umartar daliban da ta kora da su aike da rubutaccen korafi a kan korar da aka yi musu idan suna da shi. A ranar Alhamis ne jami'ar ta bayyana cewa ta dawo da wasu daga cikin daliban da ta kora bisa kuskuren alka
Rundunar yan sandan Najeriya reshen birin tarayya ta kama wasu yan fashi 10 masu kaddamar da hare-hare akan al’umman garin Gwagwalada da kewayenta.
Dan wasan kasar Brazil, mai shekaru 27 bai samu sakin jiki ba a PSG tun komawarsa kasar Faransa, bayan da aka saye shi a matsayin dan wasa mafi tsada a duniya.
Kotun koli tayi watsi da karar da aka shigar na neman soke zaben Sanata Aishatu Dahiru Ahmed (Binani) na mazabar Adamawa Ta Tsakiya. Alkalai guda biyar ne suka amince da watsi da daukaka karar da dan takarar Abubakar Waziri ya yi
Habibat ita ce ta fara zuwa kotu da neman saki tun a watan Disemban 2018. Lauyan Habibat a kotun ya bayyana kokarin wannan baiwar Allah inda ya nuna cewa ta jima tana hakuri, yanzu kuma ta riga ta gaji saki take nema.
A wani zance da ya fito daga hannun Darakta Janar na yada labarai da al’amuran yau da kullum na gwamnan, Abubakar Shekara ya sanar cewa “daga cikin sabbin kwamishinonin akwai tsohon dan majalisar Sarkin Musulmi, Alhaji Isah Bajini
Masu zafi
Samu kari