Jerin sunayen sabbin kwamishinonin Tambuwal 28 da ma’aikatarsu

Jerin sunayen sabbin kwamishinonin Tambuwal 28 da ma’aikatarsu

-Aminu Waziri Tambuwal ya rabawa kwamishinoninsa 28 ma'aikatu a ranar Alhamis 27 ga watan Yuni, 2019

-Daga cikin kwamishinonin akwai mataimakin gwamnan jihar da kuma dan gidan tsohon gwamnan jihar Attahiru Bafarawa

Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto a ranar Alhamis 27 ga watan Yuni, 2019 ya raba ma’aikatu ga sabbin kwamishinoninsa su 28.

A wani zance da ya fito daga hannun Darakta Janar na yada labarai da al’amuran yau da kullum na gwamnan, Abubakar Shekara ya sanar cewa “daga cikin sabbin kwamishinonin akwai tsohon dan majalisar Sarkin Musulmi, Alhaji Isah Bajini Galadanci da kuma Abdussamad Dasuki, tsohon dan majalisar wakilai ta tarayya.

KU KARANTA:Kasuwancin kasa da kasa: Lawan ya gana da Jakadan kasar China a Abuja

Ga cikakken sunayen kwamishinonin da ma’aikatarsu

1. Hon Muhammad Arzika Tureta – Kwamishinan noma

2. Hon Usman Sulaiman Danmadamin-Isa – Kwamishinan cigaban karkara

3. Hon Abdussamad Dasuki – Kwamishinan kudi

4. Hon Abdulkadir Jeli Abubakar III – Kwamishinan harkokin cikin gida

5. Farfesa Aisha Madawaki Isah – Kwamishinan walwala da cigaban al’umma

6. Hon Abdullahi Maigwandu – Kwamishinan lamuran addini

7. Farfesa Abdulkadir Junaidu – Ma’aikatar lafiyar dabbobi da kifaye

8. Hon Bello Abukar Gwuiwa – Ma’aikatar ilimin firamare da sakandare

9. Dakta Shehu Kakale – Ma’aikatar kasafi da tsarin tattalin arziki

10. Hon Muhammad S. Arewa – Ma’aikatar al’adu

11. Bashir Gidado – Ma’aikatar cigaban cinikayya da kasuwanci

12. Sagir Attahiru Bafarawa – Ma’aikatar muhalli

13. Farfesa Bashir Garba – Ma’aikatar ilimin gaba da sakandare

14. Dakta Muhammad Ali Inname – Ma’aikatar lafiya

15. Hon Isah Bajini – Ma’aikatar yada labarai

16. Hon Sirajo Marafa Gatawa –Ma’aikatar filaye da gidaje

17. Dakta Kulu Haruna – Ma’aikatar kimiyya da fasaha

18. Col. Moyi Garba (rtd) – Ma’aikatar daukan aiki da tsaro

19. Hon Bello Bala Bodinga – Matasa da wasanni

20. Hon Kulu Sifawa – Mata da kananan yara

21. Hon Umar Bature – Ma’aikatar samar da ruwan sha

22. Hon Salihu Maidaji – Ayyuka

23. Hon Sani Bunu Yabo – Kaddamarwa da ayyuka na musamman

24. Hon Bello Aliyu Goronyo – Ma’adanan kasa

25. Hon Aliyu Balarabe Dandinmahe – Ma’aikatar man fetur

26. Hon Manir Muhammad Dan’iya, mataimakin gwamnan jihar shi ne zai kula da ma’aikatar kananan hukumomi.

Ku biyo mu a https://facebook.com/legitnghausa

ko a http://twitter.com/legitcomhausa

KU LATSA: Hanyar sauko da sabuwar manhajar jaridar Legit.com Hausa cikin sauki

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.legit.com

Sanarwa na musamman: Shafin NAIJ Hausa ya koma Legit Hausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng