Latest

Jama'a ba su fita zaben kananan hukumomi ba a Jigawa
Jama'a ba su fita zaben kananan hukumomi ba a Jigawa
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Mutane kadan ne suka fito kada kuri'unsu a zabukkan kananan hukumomi da aka gudanar a jihar Jigawa a yau Asabar 29 ga watan Yunin 2019. Daily Trust ta ruwaito cewa tsirarun mutane kawai aka gano a layin zaben da wakilin ta ya ziya

Sanusi ya tsige Limamin wani masallacin Juma’a
Sanusi ya tsige Limamin wani masallacin Juma’a
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Tuni dakatar da wannan limami ya fara aiki ba tare da bata lokaci ba. Muhammad dai, ana zarginsa ne da sabawa umarnin Sarki a kan ganin watan sallar idi. Abinda wannan limamin ya aikata kuwa shi ne, bai ajiye azumi ranar da aka ga