Latest
Mutane kadan ne suka fito kada kuri'unsu a zabukkan kananan hukumomi da aka gudanar a jihar Jigawa a yau Asabar 29 ga watan Yunin 2019. Daily Trust ta ruwaito cewa tsirarun mutane kawai aka gano a layin zaben da wakilin ta ya ziya
Dakarun Sojojin Najeriya da ke atisayen Operation Harbin Kunama III sun yi nasarar kama kungiyoyin 'yan bindiga da dama da ke adabar garuwuwan Isa, Rabbah da Burkusuma da garuruwan da ke kusa da Dajin Sububu a Sokoto da Batsari, S
Shugaban ya alkanta cigaba da yaduwar tashe-tashen hankula a duniya a yau da ayyukan cin hanci da rashawa musamman yankin kasashen yammacin Afrika.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya kai ziyarar ban girma fadar Sarkin Gombe, Mai martaba Abubakar Shehu-Abubakar a yau Asabar 29 ga watan Mayu. El-Rufai ya ziyarci fadar sarkin ne tare da takwararsa na jihar Gombe, Alhaji Mu
Akalla gidaje 54,197 aka yi wa rajista domin karbar tallafin naira 5,000 kai-tsaye daga Gwamnatin Tarayya a Jihar Zamfara. Jagorar shirin ta Kasa, Temitope Sinkaiye ce ta bayyana hakan a Gusau, babban birnin Jihara ranar Juma’a.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta zabi tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, matsayin shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, hakazalika tsohon gwamnan jihar Abiya, Orji Uzor Kalu, matsayin bulaliya
Tuni dakatar da wannan limami ya fara aiki ba tare da bata lokaci ba. Muhammad dai, ana zarginsa ne da sabawa umarnin Sarki a kan ganin watan sallar idi. Abinda wannan limamin ya aikata kuwa shi ne, bai ajiye azumi ranar da aka ga
A lokuta da dama zaka ji mutane na maganar cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari yafi yin aiki a yankin kudancin kasar nan. Hakanne ya sanya Legit.ng ta koma gefe ta tattaro muku wasu manyan ayyuka guda 23 da shugaban kasa...
Maryam Yahaya ta bayyana hakanne a lokacin da take tattaunawa da wakilan tashar Freedom Radio na jihar Kano, a cikin shirin Taurarunmu da suke gabatarwa ranar Alhamis. Sai dai kuma jarumar ta bayyana cewa a zahiri ita ba...
Masu zafi
Samu kari