Latest

Yanzu Yanzu: Osinbajo ya shilla kasar Rwanda
Breaking
Yanzu Yanzu: Osinbajo ya shilla kasar Rwanda
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Mataimakin shugaban kasar Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya bar babban birnin tarayya Abuja domin zuwa kasar Ruwanda. Osinbajo zai wakilci shugaban kasa Muhammadu Buhari ne a wurin taron bikin cikar kasar Rwanda shekaru 25 da samu