Latest
Sabon gwamnan na Zamfara ya bayyana hakan ne yayin wani shiri na manema labarai da aka gudanar a ranar Laraba cikin birnin Gusau. Gwamna Matawalle ya ce tuni gwamnatin sa ta yi tanadin albashin watanni 5 da za ta biya ma'aikatan.
Jarumi Oboy Siki ya bayyana wani boyayyen lamari game da rayuwarsa, inda ya bayyana cewa yayi zina da sama da mata dubu biyu da dari biyar a rayuwarsa. A cewar fitaccen jarumin, ya ce yana matukar son yara mata kanana, kuma idan..
Baturen, da ke gabatar da kansa a matsayin Yesu Almasihu, ya na yawo a cikin kasar Kenya tare da karbar kudi daga hannun jama'a domin nuna musu mu'ijiza da kuma yi musu tanadin wurin zama a gidan Aljanna idan sun mutu. Hankalin ma
Magu yayi wannan bayanin ne a wata hira da ya yi da gidan rediyon Ibadan mai suna Diamond 101.1 FM a cikin shirinsu mai suna Eagle Alert ranar Talata.
Wata matashiya yar Najeriya ta kafa tarihi kwanan nan yayinda ta zama shugabar kungiyar dalibai ta farko mace a wani makarantar jami’a da ke yankin arewacin kasar.
Ta ce dodannin da matasan na dauke da makamai masu hatsari da suka hada da adda, duatsu, sanduna da sauransu, sun raunata jami'a 'yan sanda da suka hada da, saja Gabriel Adole, PC Joseph Jato da PC Patrick Lawal. Kazalika, ta yi
James dan asalin kasar Columbia, zai dawo kulob dinsa na Real Madrid bayan ya kwashe kakar wasa biyu a mazaunin dan aro a kasar Jamus inda ya takawa kulob din Bayern Munich leda. A shekarar 2014 Real Madrid ta saye kan kudi miliya
Gidauniyar Al-Thaqalayn wacce ta kasance bangare guda na kungiyar Shi’a ta bayyana kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wacca Sheikh Ibraheem El-Zakzaky ke jagoranta a matsayin na jabu.
A wata hira da aka sanya a shafin yanar gizo na Youtube, ta nuna yadda wata mata take bambamin fada akan karin auren da mijinta yayi. Matar wacce ake kyautata zaton mijin nata ya auri mai aikinta bayan ta tafi kasar Saudiyya aiki.
Masu zafi
Samu kari