Latest
Mayakan kungiyar Hezbollah sun yi arangama da dakarun sojojin kasar Isra'ila. Fadan da aka gwabza ya jawo an raunata wasu sojojin Isra'ila ciki har da dan Minista.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya shiga jam’iyyarADC a hukumance yayin da ake tunkarar zaben 2027, bayan ya yi rajista a yankin Ubima a jihar.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa mika wuya ba tare da sanya wasu sharudda ba ne kadai za su iya ceton kasar Iran da yaki da Amurka.
Tinubu ya tura jakadu 65 zuwa ƙasashen waje. Reno Omokri zai tafi Mexico, Fani-Kayode Jamus, yayin da Mahmood Yakubu zai wakilci Najeriya a ƙasar Qatar.
Jakadan Isra'ila ya yi gargaɗin cewa Iran na tallafa wa kungiyoyin ta'addanci a Najeriya. Isra'ila ta bayyana shirinta na tallafa wa Najeriya wajen yaƙar ta'addanci.
Rundunar sojojin Iran sun yi ikirarin kai hari kan wani jirgin yakik Amurka da na Isra'ila, alsun ci gaba da kai hare-hare yayin da aka shiga rana ta bakwai.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mahaifin tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Kelechi Igwe, bayan sum yi garkuwa da shi. 'Yan sanda sun cafke wadanda ake zargi.
Takardun binciken FBI sun bayyana zarginsa da Donald Trump da cin zarafin mace yayin yarinta, jam'iyyar Democrat tana zargin gwamnatin sa da boye bayanai.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da jerin jam'iyyun da za a fafata da su a zaben gwamnan Osun dake tafe.
Masu zafi
Samu kari