Latest
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya rantsar da sabbin masu bashi shawari na musamman 14 inda ya bukaci su mayar da hankali wurin magance matsalolin al'umma bisa son kai. A yayin da ya ke jawabi a dakin taron 'yan fadarsa a rana
Matar shugaban kasa, Hajiya Aisha Buhari a ranar Talata ta taya 'yan Najeriya murnar cika shekaru 59 da samun 'yancin kai amma ba ta sanar da inda ta ke ba. Wannan shine karo na farko da ta aike wa 'yan Najeriya sako bayan watanni
Abin da Jastis Shamaki ta fada ya wanke Gawuna da Sulen-Garo daga zargin da ake yi musu na yaga sakamakon zaben mazabar Gama, lamarin da yasa har jami'an 'yan sanda suka kama su a daren ranar 10 ga watan Maris. "Takardun sakamakon
Shahararriyar matar nan da ta shahara wajen taimakon al'umma marayu da marasa karfi wato Laila Ali Uthman, kuma babbar kawa a wajen fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Kannywood Hadiza Gabon, ta bayyana yadda ta sha fama da...
Wani jarumin mai abin hawa, Usman Yusuf-Abubakar, an ruwaito cewa ya buge masu garkuwa da mutane inda ya samu nasara tseratar da mutane masu yawa. Daya daga cikin wadanda suka tsira, yace Yusuf Abubakar ya yi gumurzu da mai...
'Yan bindiga sun halaka wani fitaccen shugaban Fulani a karamar hukumar Yola ta Kudu na jihar Adamawa kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. An harbe Alhaji Abdu Bali, shugaban kungiyar Tabbital Pulaku Joondie Jam, ne tare da wani da
Cristiano Ronaldo ya fadi lokacin da zai yi ritaya daga buga kwallon kafa. Tauraron Duniya Ronaldo ya hararo karshensa ne a kwallo nan da ‘dan lokaci ba da yawa ba wanda hakan ya ba kowa mamaki.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce ta inganta atisayen da ta ke gudanarwa a sassa daban-daban na kasar domin tabbatar da cewa 'yan Najeriya sunyi bukukuwan karshen shekara lafiya. Jami'in hulda da jama'a na rundunar, Aminu Iliyasu ne
Sanata Elisha Abbo na Adamawa ta Arewa ya na zargin sabon Gwamnan PDP da jefa Jam’iyya cikin matsala. Elisha Abbo ya na ganin gwamna Amadu Fintiri zai rusa PDP a jihar.
Masu zafi
Samu kari